A watan Disambar 2023, wasu da ake zargin mayakan Ambazoniya ne suka kai hari kan al'ummar Belegete a Cross River, Kudu-maso-Kuducin Najeriya, wani ƙauye mai iyaka kusa da Kamaru.
A cikin wannan shirin na #BirbishinRikici, za mu ba da labarin Elizabeth, mahaifiyar 'ya'ya shida, wacce ta tsere daga harin kuma ta sami mafaka a wani wurin kiwon dabbobi da ke kusa.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Muryoyin Shiri: Khadija Gidado
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: HumAngle Media
Information
- Show
- FrequencyUpdated Weekly
- PublishedOctober 19, 2024 at 4:00 AM UTC
- Length5 min
- Season1
- Episode108
- RatingExplicit