Tare da goyon bayan @pulitzercenter, wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI ya duba labarin wata mata da ta auri wani dan kungiyar #BokoHaram Wanda yanzu aka ma gyaran hali, da kuma yadda abin da ya faru a baya ke shiga tsakani halin da suke ciki a yanzu a yankin da aka sake tsugunar da su a jihar Borno.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Hauwa Shaffii Nuhu
Muryoyin Shiri: Khadija Gidado
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: HumAngle Media
信息
- 节目
- 频率一周一更
- 发布时间2024年11月9日 UTC 16:27
- 长度5 分钟
- 季1
- 单集109
- 分级儿童不宜