Shekaru Goma Sha Daya A Daure

Birbishin Rikici

Wannan shirin #BirbishinRikici ya ba da labarin Aisha, wacce kamar mijinta, sojojin Najeriya suka kama. Ta yi shekara 11 tana a tsare ba tare da jin ko ganin ’ya’yanta da al’umma ba. Yanzu ta sami 'yanci, tana gwagwarmayar sake shiga cikin al'umma.

Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Sabiqah Bello

Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello

Fassara: Rukayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Alamin Umar

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: HumAngle Media

To listen to explicit episodes, sign in.

Stay up to date with this show

Sign in or sign up to follow shows, save episodes, and get the latest updates.

Select a country or region

Africa, Middle East, and India

Asia Pacific

Europe

Latin America and the Caribbean

The United States and Canada

OSZAR »